النبي أولى بالمؤمنين من انفسهم

  • Home
  • Nigeria
  • Kano
  • النبي أولى بالمؤمنين من انفسهم

النبي أولى بالمؤمنين من انفسهم لِنَشْرِ مَحَبَّةِ سَيِّدِنَا رَسُولِ اللّٰهِ ﷺ وَصِيَانَةِ حُرْمَتِهِ

12/08/2026

SAW

In banda UBAN DABA ya raina hankalin Musulman Nigeria, har ɗan Izala zai kalli wani yace da’awar sa zata jawo matsalar t...
22/10/2025

In banda UBAN DABA ya raina hankalin Musulman Nigeria, har ɗan Izala zai kalli wani yace da’awar sa zata jawo matsalar tsaro a ƙasa!!?

Su waye masu kafirta musulmi dare da rana ba gaira ba dalili in ba IZALA BA!!

Su waye s**a kakkashe Musulmi a Nigeria da sunan Jihadi in ba IZALA WAHHABIYYA ba!!

Shin Ƴan ƊARIƘU NE BO-KO -HA-RAM ko ƴan SHIA’A ko ƘUR’ANIYYUN?!

Ƙungiyar IZALA itace makarantan koyar da rashin kunya da cin mutuncin malamai da raina duk masu daraja!

Ƙarshen mai daraja a wajan musulmi ma صلى الله عليه وسلم bai kuɓuta ba, iyayen sa basu kuɓuta ba, b***e sauran waɗa!!

A tarihin NIGERIA Ba’a taɓa samun ƴan Ɗariku ko ƴan Shi’a da ɗaukan makamai su kakkashe al ummar musulmi da sunan jihadi ba sai IZALA WAHHABIYYA!

babu ƙungiya mafi munin hatsari a Nigeria da yakamata gwamnati ta ɗauki mataki akan karantarwar ta irin ƙungiyar IZALA, domin itace kaɗai ƙungiyar da bata ganin kowa Musulmi sai ɗan ta, kowa Mushiriki ne, ɗan Bidi’a ne in bai zama ɗan IZALA ba.

Kuma duk shaiɗancin da ɗan IZALA zai aikata SUNNAH ne, saboda Addinin nasu ne!!

Imam Hassan Sheikh Dahiru Bauchi

22/10/2025

Idan mutum baida ilimomin fahimtar Nassi, tabbas zaiyi kuskuren fahimta, kuskuren fahimta dole yasa kayi kuskuren fassara, kuskuren fassara dole yasa ka ɓata!!

Wannan yasa Izala Salafiyya s**a yiwa ayar:

"قل إنما أنا بشر مثلكم"

Gurguwar fahimta, suke cewa Annabi صلى الله عليه وسلم mutun ne kamar kowa, yadda kafirai s**a faɗa: هل هذا إلا بشر مثلكم !!!

Kaɗan daga cikin hiran kashi na 2 da zaizo muku nan kusa inshaAllah.

Tare da:
Sayyadi Habibu Sheikh Tahir Bauchi
Imam Hassan Sheikh Dahiru Bauchi
Sayyadi Muhammad Daha Sheik Tahir
Idan mutum baida ilimomin fahimtar Nassi, tabbas zaiyi kuskuren fahimta, kuskuren fahimta dole yasa kayi kuskuren fassara, kuskuren fassara dole yasa ka ɓata!!

Wannan yasa Izala Salafiyya s**a yiwa ayar:

"قل إنما أنا بشر مثلكم"

Gurguwar fahimta, suke cewa Annabi صلى الله عليه وسلم mutun ne kamar kowa, yadda kafirai s**a faɗa: هل هذا إلا بشر مثلكم !!!

Kaɗan daga cikin hiran kashi na 2 da zaizo muku nan kusa inshaAllah.

Tare da:
Sayyadi Habibu Sheikh Tahir Bauchi
Imam Hassan Sheikh Dahiru Bauchi
Sayyadi Daha Sheik Dahiru Bauchi

16/10/2025
15/10/2025

One million Match for ﷺ

13/10/2025

Ɗaya daga cikin jerin saƙonnin mu zuwa ga:

Shugaban ƙungiyar IZALA na Nigeria!

Ku cigaba da bibiyar mu, sauran sakonnin suna nan tafe InshaAllah.

File No:1


©️ Imam Hassan Sheikh Dahiru Bauchi

10/10/2025

A'a Bala Lau !

Babu Wani Ahlussunnah da yake Kan Wanan Munanan malaman Ɓatanci da aka Kwatanta Annabi Alaihis Salam da su...

Da dai cewa Kai Dukkan Ku Ƴan Izala to da ya fi kusa da mu gane mu Yarda, kuma da ya ƙara mana karfin Gwiwar Danganta Raini ga Annabi da Rashin Ganin Girman sa da Kuke yi.

Kuma cewa Dukkan Ku shima Karya ne da Rashin Adalci, tun da Mun ji wasu da dama a cikin Ƴan Izala da s**a Barranta Kan su, Kuma s**a Tabbatar da Cewa ba za su fifita ba wa Masoyin ku Triumph kariya fiye da Haƙƙin Sayyidu na Rasulullahi da ya taɓa ba, ya yi (Su'ul Adab) Ko (Kuskure) ba, Kamar dai yadda Su s**a faɗa.

Kuma muna Roƙon duk Wanda da Gaske Yana tare da Lafuzan Triumph, to Dan Allah ya fito fili ya Nanata Lafuzan yadda ya faɗa kwabo da kwabo, Dan ya tabbatar mana da gaske Shi ma yana tare da shi ɗin da Gaske.

Mun faɗa mun Nanata, ba Maganar Hadisi ya Inganta ko bai Inganta muke ba, Maganar danganta Miyagun Misalai na Raini tare da Sunan Sayyidu na Rasulullah Muke, Kuma kowa ya ji Kalaman nan ya gane da kyau. Kuma Duk Masoya da Masu Ganin Girman Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam sun kuskuranntar sunyi Allah wadai, Saboda haka tada Jijiyar Wuya da Barazanar Wai su wane Suna Akai, yana nufin Wannan su wane ɗin Sun Raina Manzon Allah ba sa Ganin Girman Manzon Allah, Kuma Idan Gama garin Al'umma Suna muku Tambari da Makiya Annabi to ku ne ku Sahhale musu, ku ka ba su Ƙofa.

Ni na Tabbata Wallahil Aziim, Babu Wani Malamin Izala da zai ji Lafuzan nan da ake Zargin Triumph Akai, face sai a ran sa ya Tabbata kuma ya gane cewa Lallai Wannan Lafuza suna ɗauke da Ɓatanci ko kuskure ko Su'ul Adab ga Ma'aiki, Amma tsoron kar a kwayewa Dan uwa baya, ko tunanin kar a Taya ƴan Darika baiwa Annabi kariya sai su hana shi Bayyana Gaskiya.

To shin Fifita soyayyar Dan Ƙungiya, Ko Gudun Tarayya da Ɗan Ɗarika, Ya Isa Uzurin a Wofintar da Hakkin Manzon Tsira?
Sallallahu Alaihi Wasallam..

Shehi Mai Jamaa

08/10/2025

Sahabbai basa tutiya da sallah ko Azumi sai son Annabi ﷺ, Sahabi ze yawaita shan giya za'a tsine mai Annabi ﷺ ya hana saboda yana son sa ﷺ, Sayyidna Anas ze ce basu taɓa farin ciki a musulunci da bushrar ta kai "mutum yana tare da wanda yake so" ba, saboda suna son Annabi ﷺ.

Yan uwa mu so Annabi ﷺ, domin babu abunda Allah ke so kamar a so mai Annabi ﷺ, babu ibadar da takai a so shi ﷺ, babu wata halittar da Allah yake so Kamar Annabi ﷺ.

Ahmad Mukadda✍️

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when النبي أولى بالمؤمنين من انفسهم posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category